fidelitybank

Tinubu ya umarci da a gaggauta binciken mutuwar Yara ƴan Islamiyya a Oyo

Date:

Shugaba Bola Tinubu ya ba da umarnin a gaggauta gudanar da bincike domin musabbabin turmutsutsun da ya auku a jihar Oyo, wanda ya yi sanadiyar mutuwar yara da 35 da jikkata wasu a wurin taron al’ada na ya yara.

Tinubu ya bayyana wannan buƙatar ce a cikin wata sanarwa da mai magana da yawunsa, Bayo Onanuga, ya fitar.

Shugaba Tinubu ya bayyana matuƙar kaɗuwarsa, sannan ya miƙa ta’aziyyarsa ga gwamanti da iyalan waɗanda abin ya shafa, da al’ummar jihar baki ɗaya.

“Kula da yaranmu nauyi ne da bai kamata a yi wasa da shi ba,” in ji shi, sannan ya ƙara da kira ga masu shirya taruka da su riƙa kula hanyoyin gudanar da tarukansu cikin tsanaki.

A ranar Alhamis, ƴansanda sun ce sun kama mutum bakwai da suka da alaƙa da shirya taron da ya janyo turmutsutsun, ciki har da wadda ta shirya taron, tsohuwar matar Ooni na Ife Naomi Silekunola.

Wasu iyayen da suka zanta da ƴanjarida sun ce sun raka yaransu taron ne domin an yi alƙawarin za a raba kuɗi naira 5,000 ga duk wanda ya je, sannan za a raba abinci kyauta.

vgn news today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp