fidelitybank

Tinubu ya tsawaita wa’adin shugabar Immigration

Date:

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya tsawaita wa’adin shugabancin shugabar hukumar shiga da fice, Kemi Nandap.

Nandap ta fara aiki ne a hukumar a ranar 9 ga Oktoban 1989.

Tinubu ya naɗa ta shugabar hukumar ne wato kwantura-janar a ranar 1 ga Maris na shekarar 2024, domin ta jagoranci hukumar zuwa ranar 31 ga Agustan 2025.

Amma a wata sanarwa da mai magana da yawunsa, Bayo Onanuga ya fitar, ya ce saboda nasarorin da aka samu a ƙarƙashin jagorancin Nadap ne ya sa shugaban ƙasar ya tsawaita shugabancinta zuwa 31 ga Disamban 2026.

Ya ce a ƙarƙashin jagorancinta an samu ci gaba da dama, musamman wajen zamanantar da ayyukan hukumar da tabbatar da kula da iyakokin ƙasar.

vgn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp