fidelitybank

Tinubu ya tsawaita wa’adin shugabar Immigration

Date:

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya tsawaita wa’adin shugabancin shugabar hukumar shiga da fice, Kemi Nandap.

Nandap ta fara aiki ne a hukumar a ranar 9 ga Oktoban 1989.

Tinubu ya naɗa ta shugabar hukumar ne wato kwantura-janar a ranar 1 ga Maris na shekarar 2024, domin ta jagoranci hukumar zuwa ranar 31 ga Agustan 2025.

Amma a wata sanarwa da mai magana da yawunsa, Bayo Onanuga ya fitar, ya ce saboda nasarorin da aka samu a ƙarƙashin jagorancin Nadap ne ya sa shugaban ƙasar ya tsawaita shugabancinta zuwa 31 ga Disamban 2026.

Ya ce a ƙarƙashin jagorancinta an samu ci gaba da dama, musamman wajen zamanantar da ayyukan hukumar da tabbatar da kula da iyakokin ƙasar.

naija news legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp