fidelitybank

Tinubu ya tsawaita wa’adin shugabar Immigration

Date:

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya tsawaita wa’adin shugabancin shugabar hukumar shiga da fice, Kemi Nandap.

Nandap ta fara aiki ne a hukumar a ranar 9 ga Oktoban 1989.

Tinubu ya naɗa ta shugabar hukumar ne wato kwantura-janar a ranar 1 ga Maris na shekarar 2024, domin ta jagoranci hukumar zuwa ranar 31 ga Agustan 2025.

Amma a wata sanarwa da mai magana da yawunsa, Bayo Onanuga ya fitar, ya ce saboda nasarorin da aka samu a ƙarƙashin jagorancin Nadap ne ya sa shugaban ƙasar ya tsawaita shugabancinta zuwa 31 ga Disamban 2026.

Ya ce a ƙarƙashin jagorancinta an samu ci gaba da dama, musamman wajen zamanantar da ayyukan hukumar da tabbatar da kula da iyakokin ƙasar.

vanguardnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...

Iran ta zartar da hukuncin kisa a kan Mutane 3

Hukumomi a Iran sun zartar wa mutum uku hukuncin...

Ƴansanda sun kama ƙasurgumin ɗanbindiga a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna ta ce, jami'an ta sun...

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...
X whatsapp