fidelitybank

Tinubu ya tafi kasar Bennin ta ya su murnar cika shekaru 63

Date:

Shugaba Bola Tinubu ya bar birnin Abuja zuwa Cotonou don halartar bikin cika shekara 63 da kafa Jamhuriyar Benin.

Benin ta samu yancin kai ne daga Faransa a ranar 1 ga watan Agustan 1960, wata biyu kafin Najeriya ta samu nata yancin.

Sanarwar da fadar shugaban ƙasar ta fitar na cewa cikin tawagar shugaba Tinubu akwai gwamnoni guda shida, waɗanda shugaba Patrice Talon ya gayyata da kansa.

Gwamnonin sun haɗa da Dapo Abiodun na jihar Ogun da Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas da Seyi Makinde na Oyo da AbdulRahman AbdulRasaq na Kwara da Nasir Idris na Kebbi da kuma Mohammed Bago na jihar Neja.

nigeria news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...

Barau ya jagorancin gangamin zaben cike gurbi a Kano

Barau ya samu rakiyar Karamin Ministan Gidaje da Raya...

Gwamnatin Kano ta kara fadada shirin matasa 

Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jihar Kano ya sake,...

An kaiwa Malamin addini hari a Kano bayan an jikatasu da Matarsa

Wani malamin addinin Musulunci, Malam Kabir Idris, da matarsa...

Kotun Kano ta daure wata Mata da ake zargin ta tsafe su

Kotun Majistiri mai lamba 7 da ke Nomansland, ƙarƙashin...

Dalibi ya kashe kansa a cikin Jami’a

Hukumar jami'ar Obafemi Awolowo da ke jihar Osun, sun...

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...
X whatsapp