fidelitybank

Tinubu ya shiga tsakani a rikicin APC na Adamawa – Kakanda

Date:

Jigon jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Honarabul Dan Asabe Kakanda, ya yi kira ga mai rike da tutar jam’iyyar, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, da ya shiga tsakani ya duba rikicin da ke kunno kai a jihar Adamawa.

Ya ce, rikicin na da nasaba da fitowar Sanata Aishatu Dahiru Binani a matsayin ‘yar takarar gwamna.

Dan Asabe ya bukaci Tinubu da ya bullo da wani tsari na jawo jam’iyyun da za su taru a taron tattaunawa, domin warware duk wata rashin jituwa da ke gabanin zabukan 2023.

A wata sanarwa da Dan Asabe ya fitar, ya bayyana cewa, wasu mutane na hada kai don tayar da rikici suna ikirarin an tafka magudi a cikin atisayen da ya haifar da Sanata Binani a matsayin dan takarar jam’iyyar APC, inda ya nanata cewa, zaben ya kasance daya daga cikin mafi ‘yanci, adalci da kwanciyar hankali da aka taba gudanarwa a jam’iyyar.

legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tsohon sakataren gwamnatin a mulkin Buhari ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Babachir Lawal ya fice...

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunƙasa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...

Duk wanda ya yi sata idan na zama shugaban ƙasa sai na yake shi – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya yi alwashin...

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...
X whatsapp