fidelitybank

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Date:

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala ziyarar kwanaki uku a Brazil.

Da misalin karfe 1:20 na daren Laraba ne jirgin shugaban ya isa filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe da ke babban birnin ƙasar Abuja, inda ya sami tarba daga manyan jami’an gwamnati da jagororin siyasa.

Tun da farko Shugaban ya soma ne da zuwa Japan inda ya halarci taron bunkasa yankin Afrika karo na 9 a birnin Tokyo kafin zuwa Brazil.

Ziyarar tasa zuwa ƙasashen biyu na nuna yadda Najeriyar ke ƙoƙarin ƙarfafa alaƙar tattalin arziki da ta diflomasiyya da manyan ƙasashen duniya.

Ziyarar ta kuma mayar da hankali kan yin tattaunawa kan kasuwanci da tsaro da noma da makamashi, da nufin janyo hankalin masu zuba hannun jari.

Shugaban ya shafe kusan makonni biyu a tafiyar ta sa.

nnnhausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...

An gargadi Borno da Yobe da Jigawa su zama cikin shirin ambaliya

Akwai yiwuwar samun ambaliya a jihohin Borno, Jigawa da...
X whatsapp