fidelitybank

Tinubu ya sauka a Ogun a zagayen Sallah

Date:

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya isa jihar Ogun domin ziyarar da ya kai wa sarakunan gargajiya a jihar.

Jirgin Tinubu ya sauka a filin wasa na Dipo Dina International Stadium da ke Ijebu-Ode da misalin karfe 10:17 na safe.

Shugaban ya isa Ogun ne tare da shugaban ma’aikatan sa, Femi Gbajabiamila; mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu; da kuma mai ba da shawara na musamman kan ayyuka na musamman, sadarwa da dabaru, Dele Alake.

Gwamna Dapo Abiodun da tsohon Gwamna Segun Osoba da sauran manyan baki ne suka tarbe shi.

Nan take suka tafi taro da Awujale na Ijebuland, Oba Sikiru Adetona, da sauransu.

Daga nan kuma Tinubu zai koma Abeokuta domin ganawa da Alake na Egbaland, Oba Adedotun Gbadebo a fadarsa ta Ake.

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp