fidelitybank

Tinubu ya roki Gwamnoni su kawo cigaba a Najeriya

Date:

Shugaba Bola Tinubu ,ya yi kira da a samar da haɗin kai tsakanin gwamnatin tarayya, gwamnonin jihohi da kuma ƴan majalisar tarayya don kawowa Najeriya ci gaba.

Shugaban ya yi wannan kira ne lokacin da ya karɓi bakuncin gwamnonin jihohi da kuma shugabancin majalisar tarayya a gidansa da ke Legas ranar Juma’a.

Tawagar wadda ta samu jagorancin mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima, ta kunshi shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio, shugaban majalisar wakilai Tajudeen Abbas, gwamna AbdulRahman AbdulRazaq na jihar Kwara wanda shi ne shugaban ƙungiyar gwamnonin Najeriya da sauransu.

Da yake magana a madadin shugaban ƙasar, Shettima ya yi fata kan farfaɗowar tattalin arzikin Najeriya, inda ya yi kira ga haɗin kan kowa domin kai ƙasar gaba.

Ya buƙaci haɗin tsakanin dukkan masu ruwa da tsaki tare da yin alkawarin makoma mai kyau ga ƙasar karkashin jagorancin shugaba Tinubu.

www.legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp