fidelitybank

Tinubu ya naɗa sabon mai binciken kuɗi

Date:

Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da nadin Mista Shaakaa Chira a matsayin babban mai binciken kudi na tarayya, kamar yadda hukumar kula da ma’aikatan gwamnatin tarayya (FCSC) ta ba da shawarar.

A wata sanarwa da Ajuri Ngelale ya fitar a ranar Juma’a, ta ce shugaban kasar ya amince da nadin Chira ne bayan da hukumar da’ar ma’aikata ta kasa (FCSC) ta gudanar da aikin tantance shi a matsayin wanda ya fi cancantar wanda kuma ya samu nasara a jarabawar a tsakanin dukkan wadanda suka cancanci shiga jarabawar ofis.

Ya ce shugaban na sa ran sabon Odita Janar din zai tabbatar da amincewar da aka yi masa tare da cika babban tsammanin da ‘yan Najeriya ke yi dangane da aiwatar da ajandar sabunta fata na gwamnatinsa.

Ya kuma bayyana cewa shugaban kasar ya yi amfani da karfin ikon sa ne da sashe na 86 na kundin tsarin mulkin 1999 ya ba shi kamar yadda aka yi wa kwaskwarima.

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp