fidelitybank

Tinubu ya nada matashi a matsayin shugaban yada labaran sa

Date:

Jagoran jam’iyyar APC kuma mai neman takarar shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya nada, Kwamared Muhammad Mahmud a matsayin shugaban yada labaransa na kasa.

Mahmud mai shekaru 31, dan asalin Jihar Borno, ya tabbatar wa da manema labarai a Maiduguri cewa, suna iyakar kokarin ganin sun tattaro jama’a, kwansu da kwarkwata wurin ganin burin Tinubu ya cika na maye gurbin Buhari a 2023.

A cewarsa,”Nadin nasa bai ba shi mamaki ba, domin salon mulkin Tinubu na daban ne,ina matukar farin ciki kuma zai tabbatar kwalliya ta biya kudin sabulu da yardar Ubangiji”. In ji Kwamrade Mahmud.

Magoya bayan Tinubu sun fito tun a baya, sun baiwa mataimakin shugaban kasa Yemi Osibanjo shawara cewa, da ya janye takarar shugaban kasa da ya ke yunkurin fitowa a jam’iyar APC.

daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp