fidelitybank

Tinubu ya na Ingila zai gana a kan takararsa

Date:

Tsohon gwamnan Legas kuma dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC mai mulki, Asiwaju Bola Tinubu yana kasar Ingila tare da mukarrabansa.

A matsayin wani bangare na shirye-shiryen zaben 2023, ana sa ran Tinubu zai yi jawabi a Chatham House, Landan, kan ‘Renewed Hope Agenda’ a ranar Litinin (yau).

Dan takarar na jam’iyyar APC zai yi karin haske kan tsare-tsarensa na tsaro, tattalin arziki da kuma manufofin kasashen waje a cibiyar nazarin harkokin ketare da manufofinta na Burtaniya nan da ‘yan sa’o’i masu zuwa.

Ya samu rakiyar kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila, gwamnonin jihohin Jigawa da Kaduna, Abubakar Badaru, Nasir El-Rufai da kuma tsohon gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi.

Asiwaju ya bayyana a cikin takardarsa na nuni da aniyar kafa wata kyakkyawar manufa da za ta iya samar da ingantaccen tsarin gine-gine don magance ta’addanci da fashi da makami da garkuwa da mutane da sauran nau’o’in miyagun ayyuka da ke haddasa barna a kasar nan.

news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar ƴansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na ɗaya daga cikin jhihohin da ake kaɗa...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...
X whatsapp