fidelitybank

Tinubu ya na gyaran kura-kuran da aka tafka a baya – Gwamnati

Date:

Gwamnatin Tarayya ta ce, shugaban ƙasa Bola Tinubu ya ɗauki wasu matakai da tsare-tsare ne domin gyara wasu kura-kuran da aka tafka a baya domin dawo da tattalin arzikin Najeriya da ƙarfinsa.

Ministan yaɗa labarai da wayar da kan al’umma Mohammed Idris ne ya bayyana hakan a ranar Alhamis a Abuja a wata ganawa da ya yi da ƴan jarida domin bayyana yadda ƙasar za ta yi bikin cika shekara 64 da ƴancin kai kamar yadda Daily Trust ta ruwaito.

“A ƙarƙashin mulkin shugaba Tinubu, mun kawo wasu muhimman tsare-tsare domin gyara kura-kuran da aka yi a baya, tare da dawo da martabar Najeriya musamman a ɓangaren tattalin arziki.”

“Duk da matsalolin da aka samu da wahalhalun da ƴan ƙasar suka shiga a sanadiyar matakan, shugaban yana cigaba da ƙoƙarin inganta tattalin arzikin ƙasar da sanya ta a hanya mai ɗorewa da kowa zai ji daɗi.”

Ministan ya ƙara da cewa ɗaya daga cikin manyan matsalolin da suka hana ƙasar cigaba shi ne hana ƙananan hukumomin ƙasar sakat, amma shugaban ƙasa Tinubu ya ba su ƴanci domin kai romin dimokuraɗiyya kowane lungu da saƙon ƙasar.

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp