fidelitybank

Tinubu ya na da kwazo a fannin kasuwanci da siyasa – Buni da Zulum

Date:

Gabanin zaben fidda gwani na shugaban kasa da babban taron jam’iyyar All Progressives Congress na kasa, gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni da takwaransa na jihar Borno, Babagana Umara Zulum, sun ce kwazon sa na kasuwanci da siyasa na Asiwaju Bola Tinubu za su fifita shi a sama da sauran ‘yan takara.

Gwamnonin biyu sun bayyana haka ne a lokacin da Tinubu ya ziyarci jihohinsu, domin ganawa da wakilan jam’iyyar a babban taron kasa na fidda da ake shirin gudanar cikin ‘yan kwanaki a Abuja.

Buni ya ce “Tarihin gwagwarmayar dimokuradiyya a Najeriya ba zai iya cika ba sai an ambaci gagarumin ayyukanku, tun daga zamanin NADECO har zuwa yanzu mutum na karshe da ya tsaya ya hana al’ummarmu zama kasa mai jam’iyya daya. Mu a Yobe, wannan gida ne. Kuna nan don tattaunawa da ƴan’uwanku wakilan mu. Yobe ita ce gidanku kuma kuna gida.”

Da yake jawabi a Yobe, Asiwaju Tinubu ya jaddada rawar da jihar ke takawa a juyin juya halin noma a Najeriya. In ji Naija News.

hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp