fidelitybank

Tinubu ya na da kwazo a fannin kasuwanci da siyasa – Buni da Zulum

Date:

Gabanin zaben fidda gwani na shugaban kasa da babban taron jam’iyyar All Progressives Congress na kasa, gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni da takwaransa na jihar Borno, Babagana Umara Zulum, sun ce kwazon sa na kasuwanci da siyasa na Asiwaju Bola Tinubu za su fifita shi a sama da sauran ‘yan takara.

Gwamnonin biyu sun bayyana haka ne a lokacin da Tinubu ya ziyarci jihohinsu, domin ganawa da wakilan jam’iyyar a babban taron kasa na fidda da ake shirin gudanar cikin ‘yan kwanaki a Abuja.

Buni ya ce “Tarihin gwagwarmayar dimokuradiyya a Najeriya ba zai iya cika ba sai an ambaci gagarumin ayyukanku, tun daga zamanin NADECO har zuwa yanzu mutum na karshe da ya tsaya ya hana al’ummarmu zama kasa mai jam’iyya daya. Mu a Yobe, wannan gida ne. Kuna nan don tattaunawa da ƴan’uwanku wakilan mu. Yobe ita ce gidanku kuma kuna gida.”

Da yake jawabi a Yobe, Asiwaju Tinubu ya jaddada rawar da jihar ke takawa a juyin juya halin noma a Najeriya. In ji Naija News.

the sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...
X whatsapp