fidelitybank

Tinubu ya naɗa mutane 6 na musamman da za su taimakawa hukumar EFCC

Date:

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya nada babban mai shigar da kara na hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC, Rotimi Oyedepo da wasu shida a matsayin sabbin mataimaka.

An tura sabbin wadanda aka nada zuwa ma’aikatar shari’a ta tarayya da ke Abuja.

Ana nufin su yi aiki a karkashin Babban Lauyan Tarayya (AGF) da Ministan Shari’a, Lateef Fagbemi.

Sabbin wadanda aka nada sun hada da:

1. Kamarudeen Ogundele, mataimaki na musamman ga shugaban kasa kan harkokin sadarwa da yada labarai

2. Hussein Oloyede, Mataimaki na Musamman akan Tattaunawa, Zayyana da Dokoki

3. Rotimi Oyedepo (SAN), mataimaki na musamman kan laifukan almundahana da bin doka da oda.

3. Monsurat Gafar, mataimakiya ta musamman kan hadin kai da hulda da hukumomin gwamnati.

4. Marcus-Obiene Fernández, Mataimaki na Musamman kan Gyaran Sashin Shari’a da Fasahar sadarwa ta zamani da ƙirƙira.

5. Ahmed Wada, mataimaki na musamman akan ayyuka na musamman.

6. Tolu Obamuroh, mai ba da shawara kan fasaha kan harkokin mai da iskar gas, sasantawa da takaddamar kasa da kasa.

www.legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp