fidelitybank

Tinubu ya mika wa majalisa sunayen ministoci babu dan Kano

Date:

Shugaban Majalisar Dattijai, Godwill Akpabio, ya tabbatar da cewa shugaba, Bola Ahmed Tinubu, ya gabatar da sunayen mutum 28 da yake neman a tantance su domin naɗawa a muƙaman minista.

Sunayen da shugaban majalisar ya karanta su ne:

  1. Abubakar Momoh
  2. Yususf Maitama Tukur
  3. Ahmad Dangiwa
  4. Hannatu Musawa
  5. Uche Nnaji
  6. Betta Edu
  7. Dr. Diris Anite Uzoka
  8. David Umahi
  9. Ezenwo Nyesom Wike
  10. Muhammed Badaru Abubakar
  11. Nasir El Rufai
  12. Ekerikpe Ekpo
  13. Nkiru Onyejiocha
  14. Olubunmi Ojo
  15. Stella Okotete
  16. Uju Kennedy Ohaneye
  17. Bello Muhammad Goronyo
  18. Dele Alake
  19. Lateef Fagbemi
  20. Mohammad Idris
  21. Olawale Edun
  22. Waheed Adebanwa
  23. Emman Suleman Ibrahim
  24. Prof Ali Pate
  25. Prof Joseph Usev
  26. Abubakar Kyari
  27. John Enoh
  28. Sani Abubakar Danladi.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...

An binne marigayi Muhammadu Buhari a gidansa na Daura

An binne gawar tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a...

Pillars ta dauki yan wasa guda biyu

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta tabbatar da...

An cafke ‘yan Daba 28 a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta samu...

Na yafe wa Buhari duk abun da ya yi min – Buba Galadima

Buba Galadima, wanda tsohon abokin marigayi Muhammadu Buhari ne...

Shugabannin Afrika za su halarci jana’izar Buhari

Ana sa ran wasu daga cikin shugabannin ƙasashen Afirka...

Yadda ake shirye-shiryen jana’izar Buhari a Daura

A yanzu haka dai alumma na ta tururuwa domin...
X whatsapp