fidelitybank

Tinubu ya mika alhininsa kan rasuwar Manjo mace soja ta farko a Najeriya

Date:

Shugaba Bola Tinubu ya bayyana mutuwar Aderonke Kale, mace ta farko da ta fara kai wa mukamin Manjo Janar a rundunar sojin Najeriya, a matsayin asara mai zafi ga kasar.

Kale, wadda kuma ita ce mace da ta fara zama kwamandar rundunar sojoji likitoci, ta rasu ne ranar Alhamis tana da shekara 84.

A cikin wata sanarwa da fadar shugaban Najeriya ta fitar, Bola Tinubu ya mika sakon ta’aziyya ga ‘ya’ya da dangin Janar Kale mai ritaya da kuma rundunar sojin Najeriya da kungiyoyin likitoci na Najeriya kan rasuwar daya daga cikinsu.

Tinubu ya ce a matsayinta na mace ta farko a fagen da ta yi zarra, marigayiyar Manjo Janar din ”mai dumbin kwarin gwiwa da kwarewar aiki da kwazo da juriya irinta matan Najeriya”.

Shugaba Tinubu ya yi addu’ar neman jin kai ga marigayiyar, kuma ya yi fatan ‘yan’uwa da dangi za su yi hakuri kan wannan rashi da suka yi.

uanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...
X whatsapp