fidelitybank

Tinubu ya mayar wa da Obi martani

Date:

A ranar Larabar ne Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), ya shaidawa abokin hamayyarsa, Peter Obi na jam’iyyar Labour cewa karkatar da bayanai ba zai sa ya ci zabe ba.

Politics Nigeria  ta ruwaito cewa, kalaman Tinubu na zuwa ne bayan shugaban kasar Ghana, Nana Akufo-Addo, ya musanta rubutawa Tinubu wasika, inda ya bukaci tsohon gwamnan jihar Legas da ya ba Obi dama a zaben shugaban kasa na 2023 mai zuwa.

Tinubu a cikin wata sanarwa da Bayo Onanuga, Daraktan yada labarai da sadarwa na kungiyar yakin neman zaben sa, Bayo Onanuga ya fitar, ya kuma shawarci dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour da su samu magoya bayansa da su daina yada karairayi da cin mutuncin wasu ‘yan takara musamman Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.

Ya danganta asalin maganganun da ake dangantawa da Shugaba Akufo-Addo ga magoya bayan Obi.

news today in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp