fidelitybank

Tinubu ya magantu a kan dala biliyan 400 ko mu ɗauki mataki – SERAP

Date:

Kungiyar Kare Hakkokin Tattalin Arziki, SERAP, ta bayar da wa’adin kwanaki 14 ga shugaban kasa Bola Tinubu kan cire tallafin man fetur.

SERAP ta ce ya kamata Tinubu ya wallafa bayanan da aka kashe na tallafin man fetur nan da makonni hudu masu zuwa.

Kungiyar ta sha alwashin fara shari’a kan Tinubu idan ya kasa wallafa bayanan nan da makonni hudu.

SERAP ta rubuta: “Cire tallafin: Mun bukaci Shugaba Tinubu ya wallafa bayanan kashe kudade na Naira biliyan 400 da aka ceto cikin makonni hudu daga cire tallafin man fetur, ko kuma mu ɗauki mataki .”

Tinubu ya bayyana kawo karshen tsarin tallafin man fetur a lokacin rantsar da shi a ranar 29 ga watan Mayu.

Ya sha alwashin tabbatar da cewa an karkatar da kudaden da ake kashewa wajen tallafin man fetur ga kayayyakin more rayuwa a fannonin ilimi, lafiya da sauransu.

nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp