fidelitybank

Tinubu ya karɓi baƙwancin Tony Blair gabanin rantsuwa

Date:

Gabanin bikin rantsauwa a ranar Litinin, zababben shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya tarbi tsohon firaministan kasar Birtaniya, Tony Blair a gidan tsaro da ke Abuja ranar Talata.

Tinubu ya bayyana hakan ne ta shafin sa na Twitter.

A cewar shugaban mai jiran gado, ya yi tattaunawa mai ma’ana da Tony Blair kan batutuwan da suka dace.

“Na tarbi tsohon firaministan kasar Birtaniya kuma wanda ya kafa Tony Blair Institute for Good Governance, Mr Tony Blair, a gidan tsaro dake Abuja, a safiyar yau. Mun tattauna batutuwan da suka shafi moriyar juna da yadda Najeriya za ta ci gaba da cin gajiyar ayyukan ban mamaki na Cibiyar,” ya rubuta.

Kashim Shettima, mataimakin shugaban kasa mai jiran gado, da kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila, na daga cikin wadanda suka halarci ziyarar Blair.

Blair shine wanda ya kafa cibiyar Tony Blair don kyakkyawan shugabanci.

Za a gabatar da bikin rantsar da Tinubu a ranar 29 ga Mayu.

Shugaban Amurka Joe Biden ya bayyana jerin tawagar da za su halarci bikin a Abuja.

today daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp