fidelitybank

Tinubu ya jajantawa ‘yan kasuwar Singa

Date:

Sabon zaɓabben shugaban kasa mai jiran-gado Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya aika da saƙon jaje ga ƴan kasuwar da suka yi asarar dukiyarsa da gobara ta ci a jihar kano

A wata sanarwa da ofishin yaɗa labaransa ya fitar a yau Talata, wadda ke ɗauke da sa hannun Abdulaziz Abdulaziz, Tinubu ya nuna takaicinsa kan bala’in gobarar da ya afka wa wani sashe na kasuwar Singer da kuma wasu kasuwannin biyu (Kurmi da Rimi) a jihar, duka a ‘yan kwanakin nan.

Karanta Wannan: Tinubu zai gana da zababbun ‘yan majalisa

Ya ce, ya kaɗu da jin irin ɓarnar da bala’in ya haddasa ga al’ummar Kano da ma gwamnatin jihar.

Sannan ya yi kira ga hukumomin da abin ya shafa da su yi ƙoƙarin gano musabbabin tashin gobarar da ake ta samu a sassan Najeriya, tare da agaza wa waɗanda suka yi asara.

nnnhausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp