fidelitybank

Tinubu ya hakura da takara ya kula da lafiyarsa kawai – Kwankwaso

Date:

Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Dr. Rabi’u Musa Kwankwaso, ya shaidawa Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC mai mulki, da ya hakura ya kula da lafiyarsa a maimakon neman takarar shugaban kasa a 2023 da yake yi.

Kalaman na Kwankwanso ya biyo bayan matakin da Tinubu ya dauka na sasantawa da tsohon gwamnan jihar Borno, Kashim Shettima, a matsayin abokin takara.

Da yake magana kan lamarin a wata hira da aka yi da shi a gidan talabijin na Arise a jiya, tsohon gwamnan na Kano ya ce, yakin neman zaben 2023 zai yi tsauri.

A cewarsa, jam’iyyar APC mai mulki ta gaza ta fuskoki da dama da kuma rasa kwarin gwiwar ‘yan Najeriya.

Ya ce: “Idan ka ga abokina Bola, ka gaya masa ya sauƙaƙa, ya kula da lafiyarsa sosai. Domin ina son shi sosai, shi abokina ne. Wannan yakin yana da matukar tsauri, yana bukatar kokari sosai da dai sauransu. Ina fatan zai yi sauki, domin mu ci gaba da fafutukar tabbatar da kasa daya mai karfi da wadata a Nijeriya.

dailysun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp