fidelitybank

Tinubu ya gwangwaje Ganduje da sabon mukami

Date:

Shugaban kasa Bola Tinubu ya nada shugabannin hukumar da manyan jami’an gudanarwa na hukumomin gwamnain tarayya guda 42 da kuma sakatare a hukumar tsaro ta farin kaya da shige da fice da kuma gidajen yari.

ciki wanda ya rabauta harda, Dr Abdullahi Umar Ganduje, shugaban jam’iyyar APC a matsayin shugaban hukumar kula da filayen jiragen sama na kasa da tashohin jiragen ruwa.

Wata sanarwa da mai taimaka wa shugaban kasa kan harkokin yada labarai, Bayo Onanuga ya fitar a ranar Juma’a, ta ce Tinubu ya kuma nada sabon manajan darakta na kamfanin jiragen kasa na Najeriya da kuma babban darakta a hukumar kula da fasahar kere-kere ta kasa, NBTI.

A cewar sanarwar, Tinubu ya umurci wadanda aka nada ā€œka da su tsoma baki a harkokin tafiyar da kungiyoyin,ā€ yana mai jaddada cewa matsayinsu ba na zartarwa ba ne.

Onanuga ya kara da cewa dukkan nade-naden na fara aiki nan take.

naija news legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alʙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Ę“an ʙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maʙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ʙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ʙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaʙulo gawar...
X whatsapp