fidelitybank

Tinubu ya gwangwaje Ganduje da sabon mukami

Date:

Shugaban kasa Bola Tinubu ya nada shugabannin hukumar da manyan jami’an gudanarwa na hukumomin gwamnain tarayya guda 42 da kuma sakatare a hukumar tsaro ta farin kaya da shige da fice da kuma gidajen yari.

ciki wanda ya rabauta harda, Dr Abdullahi Umar Ganduje, shugaban jam’iyyar APC a matsayin shugaban hukumar kula da filayen jiragen sama na kasa da tashohin jiragen ruwa.

Wata sanarwa da mai taimaka wa shugaban kasa kan harkokin yada labarai, Bayo Onanuga ya fitar a ranar Juma’a, ta ce Tinubu ya kuma nada sabon manajan darakta na kamfanin jiragen kasa na Najeriya da kuma babban darakta a hukumar kula da fasahar kere-kere ta kasa, NBTI.

A cewar sanarwar, Tinubu ya umurci wadanda aka nada ā€œka da su tsoma baki a harkokin tafiyar da kungiyoyin,ā€ yana mai jaddada cewa matsayinsu ba na zartarwa ba ne.

Onanuga ya kara da cewa dukkan nade-naden na fara aiki nan take.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

Arziʙin Najeriya ya ʙaru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ʙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buʙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ʙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...
X whatsapp