fidelitybank

Tinubu ya gargaɗi ɗansa da kakkausar murya kan shiga sherri ba shanu

Date:

Shugaba Bola Tinubu a ranar Litinin, ya gargadi dansa, Seyi, da sauran mutane da su kaurace wa halartar ba taron majalisar zartarwa ta tarayya (FEC).

Tinubu ya bayyana karara cewa wadanda aka amince da su ne kawai ake ba su damar zama a taron majalisar ministocin na mako-mako.

“A makon da ya gabata, na lura da yadda mutane ke shiga da fita daga wannan majalisa ba bisa ka’ida ba.

“Na ga hoton ɗana, Seyi, zaune a baya. Wannan ba abin yarda ba ne.

“Zan sanar da ku mutanen da ya kamata su kasance a nan,” in ji shi.

Shugaba Tinubu ya ci gaba da bayyana sunayen masu ba shi shawara na musamman kan harkokin siyasa, Hadiza Usman; Bayani da Dabaru, Bayo Onanuga; Babban Sakatare mai zaman kansa, Hakeem Muri-Okunola da Sakatare mai zaman kansa, Damilotun Aderemi.

“Waɗannan su ne mutanen da aka keɓe don kasancewa a nan lokacin da muke gudanar da kasuwancin ƙasar. Sai dai in na aika a kira ku, kar ku zo, ku bayyana a sarari,” in ji Tinubu.

vgn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp