fidelitybank

Tinubu ya gana da wakilan APC a Kano

Date:

A daren ranar Alhamis din da ta gabata ne tsohon gwamnan jihar Legas, Bola Tinubu, ya ziyarci jihar Kano, domin neman goyon bayan wakilan da zasu fafata a zaben fidda gwani na shugaban kasa na jam’iyyar APC.

Tinubu ya gana da jiga-jigan jam’iyyar APC da wakilai a dakin taro na Coronation dake gidan gwamnati, Kano.

Kamfanin dillancin labarai na ƙasa (NAN) ya ruwaito cewa, Tinubu na daya daga cikin masu neman tikitin takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC a zaben 2023.

Ziyarar tasa ta zo ne kwanaki kadan bayan wasu masu neman takarar shugaban kasa biyu mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo da tsohon ministan sufuri, Rotimi Amechi sun ziyarci jihar domin suma su samu goyon bayan wakilan.

bbc naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...
X whatsapp