fidelitybank

Tinubu ya gana da Sojojin Najeriya a Guinea- Bissau

Date:

Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ziyarci dakarun sojin Najeriya da ke aikin wanzar da zaman lafiya a Guinea-Bissau gabanin fara taron shugabannin ƙungiyar ƙasashen ECOWAS karo na 63.

Dakarun waɗanda ke aiki ƙarƙashin shirin wanzar da zaman lafiya na ƙasashen ƙungiyar ECOWAS sun yi wa shugaban faretin ban girma.

Shugaban na tare da babban kwamadan dakarun wanzar da zaman lafiya na ƙasashen ECOWA Burgediya Janar Al-hassan Grema, da mai bai wa shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro Mallam Nuhu Ribadu da babban sakatare a ma’aikatar harkokin kasashen waje Ambassador Adamu Lamuwa.

Sauran ‘yan tawagar shugaban ƙasar sun haɗar da tsoffin gwamnonin jihohin Jigawa da Kebbi da Kano. In ji BBC.

tribune news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp