fidelitybank

Tinubu ya gana da shugaban Afrika ta Kudu

Date:

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi wata ganawar sirri da takwaransa na Afirka ta Kudu, Cyril Ramaphosa, a birnin Johannesburg, yau Alhamis.

A tattaunawar da suka yi kafin ganawar ta sirri a birnin wanda shi ne mafi girma a Afirka ta Kudu Shugaba Ramaphosa ya gode wa Shugaba Tinubu kan yadda ya halarci bikin sake rantsar da shi, shugaban kasa a wa’adi na biyu wanda aka yi jiya Laraba.

A yayin ganawar Tinubu ya sheda wa Ramaphosa cewa bayanan da jawabin Ramaphosa na lokacin rantsuwar kama aiki ya tabo yawancin matsalolin da kasashen Afirka suke fuskanta, kuma ya nuna cewa akwai bukatar shugabanni su hada kai domin samar da mafita.

A ranar Juma’a 14 ga watan Yuni ne aka sake zaben Mista ramaphosa a matsayin shugaban kasar a wa’adi na biyu na tsawon shekara biyar, bayan yarjejeniyar da jam’iyyarsa ta ANC (African National Congress) ta kulla da DA (Democratic Alliance)

vanguard news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp