fidelitybank

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Date:

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce gwamnatin shugaba Bola Tinubu ta karɓi Najeriya ne lokacin da tattalin arzikin ƙasar ya kusa durkushewa.

Wike ya bayyana haka ne a cikin shirin Politics Today na gidan talabijin na Channels ranar Juma’a.

Ya yi watsi da iƙirarin cewa gwamnatin Tinubu ta lalata ɓangaren tattalin arzikin Najeriya.

“Ya gaji tattalin arzikin da ya samu tawaya, wanda kuma ya kusa durkushewa,” in ji Wike.

Ministan na Abuja ya ce Allah ne ya ceci Najeriya da ya kawo shugaba Tinubu saboda kaɗan ya rage a binne ƙasar.

“Najeriya ta yi sa’a da zuwan Tinubu saboda ƙiris ya rage a binne ta. Mun yi farin ciki Tinubu ya zo ya ce hakan ba zai faru ba, ‘Ba zan ba ri ku shiga matsala ba”.

Ya ce cire tallafin man fetur da aka yi yana da alfanu sosai saboda zai samar wa jihohi ƙarin kuɗaɗen kashewa, ba kamar yadda wasu ke cewa tsarin ba mai kyau bane duk da cewa an fuskanci matsaloli.

Wike ya ce ya yi wuri a yi wa gwamnatin Tinubu alkalanci a ƙasa da shekara biyu kan mulki, inda ya yi kira da a ci gaba da marawa gwamnatin baya.

daily post nigeria today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp