fidelitybank

Tinubu ya fara ganawa da malaman addini akan takarar musulmi da musulmi

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress, Asiwaju Bola Tinubu, ya fara tattaunawa da malaman addini a kan cece-kucen da ya biyo bayan tikitin takarar musulmi da musulmi.
Kakakin kungiyar kamfen din Tinubu (TCO), Bayo Onanuga ne ya bayyana haka a wata hira da jaridar The Punch ranar Talata.

Onanuga ya bayyana cewa tsohon gwamnan Legas ya fara tattaunawa da manyan malaman addini da sauran masu ruwa da tsaki domin bayyana zabin Shettima a matsayin mataimakinsa.

Ya ce, sansanin Tinubu ya yanke shawarar kada a bayyana ci gaban da aka samu a bainar jama’a har sai an kammala wasu batutuwa, inda ya ce akwai tsarin da ba za a bayyana shi ba.

Onanuga, ya bayyana cewa, shugaban nasa zai yi jawabi ga manema labarai idan an kammala shawarwarin.

Ya ce: “Ba mu yin talla a kafafen yada labarai. Muna magana da mutanen da abin ya shafa. Tuni dai aka fara aikin tuntubar. Ba mu yin surutu da yawa game da shi don ba a buga shi ba.

bbc news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp