fidelitybank

Tinubu ya fara aiki cikin gaggawa ba bata lokaci – Farfesa Tukur

Date:

Bayan gudanar da zaɓen shugaban ƙasa, wanda Bola Ahmed Tinubu na jam’iyar APC ya yi nasarar zama shugaban kasa, yanzu kuma hankali ya koma kan irin ƙalubalen da ke gaban sabon zaɓaɓɓen shugaban mai jiran gado.

Masana sun fara bayyana wasu jerin ƙalubala da ke kan gaban Tinubu, tare da kira gare shi da kada ya kalli ɓangaranci wajen yi wa kasa aiki.

BBC ta tattauna da Farfesa Tukur Abdulkadir, wani massanin kimiyar siyasa da ke jami’ar jihar Kaduna wanda ya ce, akwai buƙatar Tinubu ya fara aiki cikin gaggawa ba tare da ɓata lokaci ba.

“Ya kalli abubuwan da suka faru a 2015, kada ya sake ya maimaita abubuwan da Buhari ya yi a baya, kamar jinkiri wajen naɗa ministoci da shugabannin hukumomin gwanati.

“Kada ya kalli ɓangaranci a shugabancinsa domin kuwa Najeriya zai shugabanta ba wani ɓangare ba,” in Farfesa Tukur.

assu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp