fidelitybank

Tinubu ya dawo Najeriya bayan ƴan adawa sun yi suka akan tafiyarsa

Date:

A karshe dai shugaba Bola Tinubu ya dawo Najeriya bayan wata ziyarar sirri da ya kai kasar Faransa na tsawon makonni biyu.

Jirgin shugaban kasar ya sauka a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja a daren ranar Talata.

Tinubu ya samu tarba ne daga shugaban ma’aikatan sa, Femi Gbajabiamila, mai baiwa kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu, sakataren gwamnatin tarayya, George Akume da kuma ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike.

Jam’iyyun adawa sun caccaki shugaban kasar kan zargin yin watsi da kasar a cikin matsalolin tsaro da tattalin arziki da suka addabi al’ummar kasar.

Wasu daga cikin jiga-jigan ‘yan adawa na ganin cewa shugaban bai da wani dalili na yin wata ziyarar sirri a lokacin da kasar ke zubar da jini.

nan news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp