fidelitybank

Tinubu ya dawo daga Umarah bayan an yanko masa fom ɗin takarar shugaban ƙasa

Date:

A daren Juma’a ne jagoran jam’iyyar APC na kasa, Bola Tinubu, ya dawo Najeriya bayan shafe kwanaki uku a kasar Saudiyya don yin aikin Umrah.

Al’ada ce duk shekara ga dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC ya gudanar da aikin Umrah.

A daren Juma’a ne aka hangi dan takarar shugaban kasa a 2023 a filin jirgin sama na Murtala Muhammed da ke jihar Legas.

Tinubu dai ya samu tarba a filin jirgin sama na Legas da wasu abokansa.

Dan shekaru 70 da haifuwa yana ba da umarni ga dimbin masu goyon bayan siyasa.

A ranar Juma’a ne mambobin kungiyar goyon bayan Tinubu (TSG) suka karbo masa fom din takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC.

Kungiyar goyon bayan dan majalisar wakilai James Faleke, ta karbi fom din Tinubu a Abuja da yammacin ranar Juma’a.

daily post newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp