fidelitybank

Tinubu ya bukaci majalisa ta amince masa ciyo bashin naira tiriliyan 1.7

Date:

Shugaban kasa Bola Tinubu ya nemi majalisar dokokin ƙasar ta amince masa karɓo bashin naira tiriliyan 1.767 daga ƙasashen waje domin cike gurbin kasafin kuɗi na 2024.

Tinubu ya nemi hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aika wa Shugaban Majalisar Dattawa Godswill Akpabio, da kuma Kakakin Majalisar Wakilai Tajudeen Abbas, wadda kuma suka karanta ta a yau Talata.

Kuɗin da majalisar zartarwa ta amince da su, za a yi amfani da tiriliyan 9.7 daga ciki wajen cike giɓin kasafin na 2024, idan majalisar ta amince.

Haka nan, Tinubu ya miƙa daftarin kasafin kuɗi na shekarar 2025 zuwa 2027 ga ‘yanmajalisar, da kuma ƙudirin kafa dokar shirin kyautata rayuwar jama’a domin mayar da rajistar ‘yan ƙasa a matsayin wadda za a dinga amfani da ita wajen kyautata rayuwar ‘yan Najeriya.

A makon da ya wuce ne gwamnatin ta ce za ta ciyo bashin ƙasashen waje da ya kai dala biliyan biyu domin yin amfani da su a ɓangarori daban-daban.

nhgsfp

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...
X whatsapp