fidelitybank

Tinubu ya bude ofishin yakin zabensa a Kano

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress, APC, Ahmed Bola Tinubu, yanzu haka yana jihar Kano domin bude ofisoshin yakin neman zabensa.

Tinubu wanda al’ummar jihohin Kano, Jigawa da Zamfara suka yi masa tarba a ranar Asabar, ya samu tarba daga dubban magoya bayansa a filin jirgin sama na Malam Aminu Kano.

Gwamnonin jihohin Kano, Jigawa da Zamfara, Abdullahi Umar Ganduje, Alhaji Badaru Abubakar da Alhaji Mohammed Bello Matawalle, sun tarbi dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, wadanda suka yi tururuwa a jihar tare da daruruwan magoya bayansu.

A cikin shirin ziyarar, Tinubu zai kuma kai ziyarar ban girma ga Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero tare da ganawa da sarakunan Gaya, Rano, Bichi da Karaye.

Dan takarar jam’iyyar APC zai gudanar da taron tattaunawa da ‘yan kungiyar Tijjaniyya, Kadriyya, Ahlus Sunna, shugabannin kungiyar CAN, kungiyoyin goyon bayan APC na jihar da sauran ayyuka.

nigerian 
newspapers today the sun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp