fidelitybank

Tinubu ya amince a ciyo bashin dala miliyan 750 a samar da wuta a karkara

Date:

Gwamnatin Tarayyaa ta amince da rancen dala miliyan 750 daga bankin duniya, domin gina kananan wuraren samar da wutar lantarki 1,200 a yankunan karkara a fadin kasar nan.

Manajan Darakta kuma Babban Jami’in Hukumar Raya Wutar Lantarki ta Karkara, Abba Aliyu ne ya bayyana hakan, a lokacin da yake zantawa da manema labarai a taron hadin gwiwar samar da wutar lantarki na yankunan karkara da aka gudanar a Legas.

A cewar Aliyu, Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya amince da samar da wutar lantarkin da nufin samar da makamashi ga ā€˜yan Najeriya mazauna yankunan karkara.

Ya kuma ce, an amince da rancen ne domin cike gibin da ke tsakanin ā€˜yan Najeriya da ke da kamfar wutar lantarki da kuma wadanda ba su da wutar lantarki.

Ya kara da cewa kashi 23 cikin 100 na al’ummar kasar nan miliyan 85 da ba su da wutar lantarki, za a ba su wutar lantarki idan an kammala aikin.

legitnewsnigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ę“ansandan jihar Kaduna, sun buʙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ʙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ā€˜Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ʙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ā€˜yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp