fidelitybank

Tinubu ya aike da saƙon ta’azziyarsa ga ƙasar Kuwait

Date:

Shugaba Bola Tinubu ya aike da saƙon alhininsa ga iyalan marasautar Kuwaita da gwamnati da ma al’ummar ƙasar baki ɗaya kan rasuwar sarkin ƙasar Sheikh Nawaf al-Ahmad al-Sabah.

Cikin saƙon jajen da mai magana da yawun Tinubun ya fitar, shugaban ya yaba da nasarorin da marigayin ya samu a zamanin mulkinsa.

Shugaba Tinubu ya kwatanta marigayin da mai son zaman lafiya da tausayi – wanda ya yi wa fursunonin siyasa afuwa – don samun zaman lafiya da ci gaban ƙasarsa.

Yau da safe ne dai aka sanar da rasuwar sarkin Sheikh Nawaf al-Ahmad al-Sabah mai shekara 86 a duniya.

Tuni dai aka sanar da naɗin sabon sarkin ƙasar, mai suna Sheikh Meshal al-Ahmad al-Jaber al-Sabah, wanda ɗan uwa ne ga Sheikh Nawaf.

.

Sabon sarkin wanda tuni ya fara gudanar da wasu ayyuka, ya shafe akasarin rayuwarsa a ɓangaren tsaro da tattara bayanan sirri na Kuwait.

Tuni aka ayyana makokin kwana 40 a faɗin ƙasar, domin nuna alhini kan rasuwar tsohon sarkin.

legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp