fidelitybank

Tinubu ya aika saƙo ga ƴan Najeriya a ranar ma’aikata

Date:

Babban jigon jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, ya bukaci ‘yan Najeriya da su yi aiki tare domin samar da kasa mai inganci ga kansu da kuma na gaba.

A yayin bikin ranar ma’aikata, shugaban jam’iyyar APC ya ce, yayin da al’ummar kasar ke murnar wannan rana, “mu ‘yan Najeriya mu sadaukar da kanmu ga makoma mai cike da fata.

A cikin wata sanarwa da ofishin yada labaransa ya fitar domin tunawa da ranar, Tinubu ya kuma bukaci kowa da kowa ya yi abin da ya dace, don shimfidawa tare da saukaka wa ma’aikatan Najeriya.

A yayin da muke yabawa da kuma murnar ma’aikacin Nijeriya a wannan rana, a matsayinmu na ‘yan Nijeriya, mu sadaukar da kanmu ga kyakkyawar makoma inda kokarin mu na daidaiku da na jama’a suka hade cikin jituwa, domin samar da ingantacciyar Nijeriya ga kanmu da kuma zuriya masu zuwa. Allah ya albarkaci ma’aikata. Allah ya taimaki Najeriya.”

vanguardnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...
X whatsapp