fidelitybank

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Date:

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam Nuhu Ribadu, ya ce Najeriya na cikin wani mawuyacin hali a shekarar 2022, sakamakon fuskantar matsaloli da dama da ke barazana ga haɗin-kai, ɗorewar zaman lafiya da kuma makomarta har sai da shugaba Bola Tinubu ya zo ya cece ta bayan hawa mulki a shekarar 2023.

Ribadu ya bayyana haka ne a wani jawabi a taron kwalejin horas da sojoji ta Najeriya, inda ya bayyana lamarin da mai muni – inda sassan ƙasar duka suka shiga cikin matsalolin rashin tsaro.

Ya ce kafin zuwan Tinubu kan mulki matsaloli sun dabaibaye ƙasar – kama daga ayyukan masu ta da ƙayar-baya a arewa maso gabas sai kuma matsalar ƴanbindiga a arewa maso yamma, ta da zaune tsaye a yankin Neja Delta da kuma masu fafutukar ɓallewa a kudu maso gabashin ƙasar.

Ribadu ya ƙara tabbatar da hoɓɓasar da gwamnatin Tinubu take yi wajen ganin ta magancew matsalolin tsaro da ta gada.

A cewarsa, an ɗauki tsauraran matakai wajen dawo da zaman lafiya a faɗin ƙasar, kamar yadda gidan talabijin na Channels ya ruwaito.

Ya ce ƙoƙarin da gwamnati take yi wajen yaƙi da masu ta da ƙayar-baya ya kai kashe sama da ƴan ta’adda 13,500, yayin da sama da mayakan Boko Haram da na ISWAP 124,000 haɗe da iyalansu ne suka miƙa.

news today in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp