fidelitybank

Tinubu na nuna mana wariya a bangaren aiki – Kungiyar Gwamnonin Arewa

Date:

Ƙungiyar gwamnonin yankin arewa maso gabashin kasar nan, sun bayyana damuwarsu kan yadda suka ce gwamnatin tarayyar na nuna musu wariya a ɓangren ayyukan ci gaba da gwamnatin tarayya ke yi, musamman titunan mota da layin dogo da za su haɗa yankin da sauran sassan ƙasar.

Gwamnonin – da suka haɗa na jihohin Adamawa da Bauchi da Borno da Gombe da Taraba da kuma Yobe – sun gudanar da taron ƙungiyar ne karo na 10 ranar Juma’a a jihar Bauchi.

Cikin sanarwar bayan taro da gwamnonin suka fitar, sun yi kira ga gwamnatin tarayya ta dubi yankinsu wajen samar da waɗannan abubuwan more rayuwa.

Gwamnonin sun kuma nuna rashin daɗinsu kan matsalar rashin wutar lantarki da ilahirin yankin arewa maso gabas ya jima yana fama da ita, da kuma yadda kamfanin dakon lantarki na ƙasar TCN ke nuna halin ko’in kula game da batun.

Gwmanonin sun kuma yaba da irin hadin kan da suka bai wa juna wajen ciyar da yankinsu gaba a fannoni daban-daban.

ng news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp