fidelitybank

Tinubu na neman izinin karɓo bashin dala biliyan 21.5

Date:

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya aike wa majalisar dattawa da buƙata inda yake neman izini domin karɓo bashin dala biliyan 21.5 daga ƙasashen waje da kuma naira biliyan 758 daga cikin gida.

Ana sa ran za a yi amfani da kuɗin wajen aiwatar da muhimman ayyuka kamar gyaran hanyoyi da kiwon lafiya da ilimi da samar da ruwan sha da kuma biyan tsoffin ma’aikata haƙƙoƙin fansho da ake bin su a ƙarƙashin tsarin Fansho na Gwamnati

Majalisar ta tura buƙatar zuwa kwamitinta mai kula da lamurran bashi na cikin gida da na waje, wanda ake sa ran zai kawo rahoto cikin makonni biyu.

Haka kuma, Shugaban ya buƙaci a ba shi damar cin bashin ƙarin dala biliyan biyu daga kasuwar cikin gida domin saka jari a wasu sassa masu muhimmanci na tattalin arziƙi wanda shi ma majalisar za ta tura zuwa ga kwamitin basussuka na gida da waje domin nazari.

A baya, Tinubu ya rubuta wa majalisar yana neman amincewa da sabon shirin rancen kuɗi na shekarar 2025 zuwa 2026.

vanguard news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp