fidelitybank

Tinubu muna godiya bisa naɗa Wike a matsayin minista – Gwamnonin PDP

Date:

Kungiyar gwamnonin jam’iyyar Peoples Democratic Party Forum ta godewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, bisa nada tsohon gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike a matsayin ministan babban birnin tarayya.

Kungiyar Gwamnonin PDP ta kai ziyarar ban girma ga Ministan babban birnin tarayya a ranar Larabar da ta gabata sakamakon rikicin siyasa da ya barke a gidan gwamnatin jihar Ribas.

Shugaban kungiyar kuma tsohon ministan babban birnin tarayya, Bala Mohammed, wanda ya yi magana bayan taron, ya yaba wa Tinubu kan nada Wike duk da cewa yana cikin jam’iyyar adawa.

A cewarsa, “A cikin hadarin da ake yi mana na zarge-zarge, muna matukar godiya ga shugaban kasa da Nyesom Wike. Haka kuma, ba shi wannan ofishi a babban birnin tarayya Abuja, wanda tamkar jiha ne, duk da kasancewarsa daya daga cikin mu a matsayinsa na dan PDP, ya nuna irin shugabancin da shugaban kasa yake da shi.”

tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp