fidelitybank

Tinubu mulki ba gado ba ne – Peter Obi

Date:

Yayin da ya rage kwanaki 45 a gudanar da zaben shugaban kasa, jam’iyyar Labour Party, LP, dan takarar shugaban kasa, Peter Obi, ya ce kujerar shugaban kasa ba gado ba ne.

Da ya ke tsokaci kan takwaransa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Bola Tinubu, ya ce, lokaci ne na ‘yan Najeriya da na Kudu maso Gabas su zama shugaban kasa.

Ya yi wannan jawabi ne a jiya yayin gangamin yakin neman zabensa a jihar Delta.

A cewar Obi: “Wani ya ce, lokacin sa ne ya zama shugaban kasa, ina so in gaya muku cewa, shugaban ba wai bi-bi-da-bi ba ne. Idan bi da bi, ya kamata ya zama nawa, amma ba mu yi amfani da bi da bi ba. Lokaci ne na ’yan Najeriya su zama shugaban kasa musamman masu cike da kuzari.”

Tsohon gwamnan jihar Anambra ya ce, ‘yan Najeriya su dora masa alhakinsa idan har ya gaza a fannin tsaro da tattalin arziki idan aka zabe shi shugaban kasa.

“Ku kama ni idan muka gaza a fannin tsaro, tattalin arziki. Za mu sake sa kasar ta yi aiki,” inji shi.

Ya kuma yi alkawarin tabbatar da ganin an kawo karshen yajin aikin a fannin ilimi idan har aka zabe shi a matsayin shugaban kasa.

tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na ƙarƙashin ƴan Bindiga – Ɗan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...
X whatsapp