fidelitybank

Tinubu ka takawa Shell birki kar su shigo Najeriya – Amnesty

Date:

Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan adam ta Amnesty International ta shiga sahun masu kira ga gwamnatin Najeriya da ta dakatar da kamfanin mai na Shell daga gudanar da aikinsa a ƙasar har sai an samar da kariya ga mutanen Neja Delta.

Ƙungiyar ta ce ayyukan kamfanin na ƙara haifar da cin zarafin ɗan adam idan har ba a shawo kan matsalar gurɓata muhalli da kamfanin ke haifarwa ba.

Ƙungiyar ta ce dole ne kamfanin ya samar da wadatattun kuɗin da za a yi amfani da su wajen gyara gurɓacewar muhalli da ayyukansa ya janyo sannan dole a tuntuɓi mutanen yankin kan maganar sayar da kamfanin kan fiye da dala biliyan 2.4.

Masu fafutuka sun zargi Shell da hannu wajen yawan malalar mai a yankin Neja Delta da wasu matsalolin da suka janyo guracewar magudanan ruwa.

Gwamnatin Najeriya dai ba ta ce komai ba kan batun.

A baya kuma Shell, ya yi alƙawarin sabbin mamallaka kamfanin za su duba ɓarnar da aka yi.

nigerian 
news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya na murkushe ‘Yan adawa – Sule Lamido

Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya ce...

Gwamnatin Kano ta baiwa yara fifiko – UNICEF

Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya...

Majalisar ta amince da buƙatar Tinubu na ciyo bashin dala biliyan 21

A ranar Talata ne majalisar Dattawa ta amince da...

An sallami Gwamnan Katsina daga asibiti bayan ya samu rauni a hatsarin mota

An sallami gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda,...

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

Arziƙin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...
X whatsapp