fidelitybank

Tinubu ka magance tsadar rayuwa a Najeriya – Kungiyar al’adu ta zamantakewa da siyasa

Date:

Wata kungiyar al’adu ta zamantakewa da siyasa, Atunluse Initiative, ta roki shugaban kasa Bola Tinubu da ya magance tsadar rayuwa a kasar nan.

Shugaban kungiyar Mista Akin Akinbobola ne ya yi wannan roko yayin da yake jawabi ga mambobin kungiyar a ranar Lahadi a Akure, jihar Ondo.

Akinbobola ya roki Tinubu da ya yi duk abin da zai iya wajen ganin ya juyo da “mawuyacin hali” domin mutane su ci moriyar dimokradiyya.

Ya ce a samar da abinci da sauran ababen more rayuwa ga ‘yan Najeriya domin kowa ya samu sauki.

“Daga ranar da shugaba Tinubu ya hau mulki, al’amura sun canja, kuma tun daga lokacin ake fama da yunwa da fushi.

“Muna kira ga shugaban kasa da ya yi kokari da duk wani abu da yake da shi, ya rubuta sunansa da zinare a tarihin kasar nan.

“Dole ne ya jujjuya tattalin arzikin kasar don kyautatawa. A matsayinsa na dan Yarbawa, dole ne Tinubu ya zama tarihi mai inganci,” inji shi.

Akan zaben gwamna da ke tafe a jihar, Akinbobola ya ce kungiyar za ta yi aiki da dan takarar da ta ga ya cancanci goyon baya.

www.legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp