fidelitybank

Tinubu ka kori masu kawo cikas ga Najeriya – Dokunbo

Date:

Tsohon shugaban tsagerun Neja Delta, Asari Dokubo, ya yi tsokaci kan yadda shugaba Bola Tinubu ya kori wasu manyan ‘yan Najeriya da ke shugabancin hukumomin gwamnati.

Dokubo dai na mayar da martani ne kan korar Godwin Emefiele a matsayin Gwamnan Babban Bankin Najeriya CBN da Abdulrasheed Bawa a matsayin shugaban riko na Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Tu’annati ta EFCC.

Da korar Bawa da Emefiele, Dokubo ya ce, Tinubu zai tabbatar da cewa an samu karin wasu.

Ya bayyana hakan ne a lokacin da yake zantawa da wakilin gidan gwamnatin jihar bayan ganawarsa da Tinubu a jiya.

A cewar Dokubo: “Emefiele ya tafi, Bawa ya tafi, don haka wasu kawuna za su yi birgima.

“Wadanda ke tsaye a matsayin masu kawo cikas ga ci gaban kasar nan, Shugaban kasa ba zai yi amfani da su ba.

“Shugaban kasa zai kori duk masu adawa da ci gaban kasar nan, kuma idan ya yi haka za mu samu karfin gwiwar kawar da satar mai.”

legit latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp