fidelitybank

Tinubu ka gaggauta sanya dokar ta bace a jihar Ribas – APC

Date:

Jam’iyyar APC mai mulki ta sake yin kira ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya sanya dokar ta-ɓaci a jihar Ribas saboda rikicin siyasar da ya ƙi ci ya ƙi cinyewa a cewarta.

Jam’iyyar ta buƙaci da a tura sojoji da makamai a girke su a wuare na musamman a jihar domin kare abin da ta kira ɓarkewar rikici.

Jaridar Vanguard ta ruwaito cewa shugaban riƙo na jam’iyyar a jihar, Chief Tony Okocha, shi ne ya yi kiran a yau Laraba a wani taron manema labarai a babban birnin jihar, Port Harcourt, yana mai cewa akwai lamau ƙarara na rashin bin doka da oda a jihar, wanda ya ce wasu da ba hukuma ba suna shiryawa.

Kuma ya ce idan ba a gaggauta ɗaukar matakin dakatar da yanayin ba, za a makara.

Mista Okocha ya bayyana cewa dokar nan mai cike da taƙaddama ( Law No 2 of 2024 ), wadda ƴan majalisar dokokin jihar masu biyayya ga ministan Abuja suka yi, ba sun yi ta ba ne da nufin tsawaita wa’adin shugabannin ƙananan hukumomin jihar da wa’adinsu ya ƙare ba, ya ce an yi ta ne saboda gaba.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp