fidelitybank

Tinubu ka dauki gwamnan banki wanda ya kware – Deji

Date:

An shawarci zababben shugaban kasa mai jiran gado, Bola Tinubu kan yadda za a nada gwamnan babban bankin Najeriya CBN.

Deji Adeyanju, wani mai fafutukar zamantakewa da siyasa, ya ce, ya kamata gwamnatin Tinubu mai zuwa ta nada wani mashahurin masanin tattalin arziki a matsayin gwamnan CBN na gaba.

Adeyanju ya ce kamata ya yi gwamnan babban bankin na CBN ya samu gogewar aiki da cibiyoyin hada-hadar kudi irin su asusun ba da lamuni na duniya IMF, da bankin duniya.

A wani sako da ya wallafa a shafinsa na Twitter, Adeyanju ya bukaci gwamnatin Tinubu da ta daina nada ma’aikatan banki a matsayin gwamnonin CBN.

A cewar Adeyanju: “Dole ne FG ta daina nada ma’aikatan banki a matsayin Gwamnan CBN ba su san komai ba game da tattalin arziki.

“WaÉ—annan Æ´an kasuwa ne kawai. Masanin tattalin arziki da ya shahara da gogewa wajen aiki da cibiyoyin hada-hadar kudi da sassan duniya kamar IMF, Bankin Duniya da dai sauransu, ya kamata ya zama Gwmnatin CBN na gaba.”

An nada Emefiele ne a ranar 4 ga watan Yuni, 2014 kuma ana sa ran wa’adinsa na biyu zai kare a shekarar 2024.

A lokacin yakin neman zabe, CBN ya bullo da wata manufa ta kudi wacce ta shafi ‘yan Najeriya kuma ta yi kusan bata nasarar Tinubu.

www.nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp