fidelitybank

Tinubu ka amince da sabon mafi ƙarancin albashin ƙungiyoyin ƙwadago – Ƙungiyar Ɗalibai

Date:

Kungiyar dalibai ta kasa NANS, ta yi kira ga gwamnatin Bola Tinubu da ta daidaita kanta da bukatun kungiyar kwadago.

A wata sanarwa da shugaban kungiyar Pedro Obi ya fitar a karshen makon da ya gabata, NANS ta tsaya tsayin daka da kungiyoyin kwadago a kan kiran da suka yi na karin albashi mafi karanci na kasa.

A yayin da ta ke bayyana matsalolin tattalin arziki da ake fuskanta a halin yanzu, kungiyar daliban ta lura cewa bukatar NLC ta dace.

Sanarwar ta ci gaba da cewa: “Muna kira ga Gwamnatin Tarayya da ta gaggauta mayar da martani ga halaltattun bukatun ma’aikatan Najeriya.

“Hakikan tattalin arzikin da ake ciki a halin yanzu sun lalata karfin sayayya na talakawan Najeriya. Hauhawar farashin kayayyaki, tsadar rayuwa, da kuma faduwar darajar Naira da ake ci gaba da yi, ya sa iyalai da dama ke da wuya su iya biyan bukatunsu na yau da kullum.”

vgn news 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...
X whatsapp