fidelitybank

Tinubu ka amince da sabon mafi ƙarancin albashin ƙungiyoyin ƙwadago – Ƙungiyar Ɗalibai

Date:

Kungiyar dalibai ta kasa NANS, ta yi kira ga gwamnatin Bola Tinubu da ta daidaita kanta da bukatun kungiyar kwadago.

A wata sanarwa da shugaban kungiyar Pedro Obi ya fitar a karshen makon da ya gabata, NANS ta tsaya tsayin daka da kungiyoyin kwadago a kan kiran da suka yi na karin albashi mafi karanci na kasa.

A yayin da ta ke bayyana matsalolin tattalin arziki da ake fuskanta a halin yanzu, kungiyar daliban ta lura cewa bukatar NLC ta dace.

Sanarwar ta ci gaba da cewa: “Muna kira ga Gwamnatin Tarayya da ta gaggauta mayar da martani ga halaltattun bukatun ma’aikatan Najeriya.

“Hakikan tattalin arzikin da ake ciki a halin yanzu sun lalata karfin sayayya na talakawan Najeriya. Hauhawar farashin kayayyaki, tsadar rayuwa, da kuma faduwar darajar Naira da ake ci gaba da yi, ya sa iyalai da dama ke da wuya su iya biyan bukatunsu na yau da kullum.”

uanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp