fidelitybank

Tinubu dan kishin Dimokradiyya ne – Ganduje

Date:

Gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya kwatanta zababben shugaban kasa da aka zaɓa Bola Tinubu a matsayin ɗan kishin dimokuraɗiyya.

Gwamna Ganduje ya bayyana haka ne yayin taya Tinubu murnar lashe zaɓen shugaban Najeriya da ya yi a aɓen ranar 25 ga watan Febrairu.

A cikin wata sanarwa da sakataren watsa labaru ga gwamnan Abba Anwar ya fitar, Ganduje ya yaba da irin jajircewar Tinubu da kuma na sauran mutane da suka tsaya wajen ganin sun cimma nasara.

“Bola Ahmed Tinubu jajirtaccen mutum ne da ke son ci gaban ƙasa da kuma al’umma saboda irin ayyuka da ya yi a faɗin ƙasa,” in ji Gwamnan.

Ganduje ya ce jajircewar da Tinubu ya yi na tsawon shekaru wajen ganin tabbatuwar dimokuraɗiyya a Najeriya, shi ya sa suka ga ya dace ya mulki ƙasar nan.

Ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa zaɓaɓɓen shugaban ƙasar zai yi aiki tukuru waje ganin ya shawo kan matsaloli da ƙasar ke fuskanta.

Gwamna Ganduje ya gode wa mambobin jam’iyyarsu da kuma dukkan waɗanda suka jajirce wajen samun nasararsu.

legitnews.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...
X whatsapp