fidelitybank

Tinubu da Shettima za su warware matsalar Najeriya – Umahi

Date:

Tsohon gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi, ya ce Allah ya kawo shugaban kasa Bola Tinubu da mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima, domin ya warkar da kuma hada kan Najeriya.

Umahi ya bayyana hakan ne yayin da ya bayyana cewa shugaban kasa ne ke da hannu wajen bayyanar da Godswill Akapbio a matsayin shugaban majalisar dattawa.

Ya yi magana ne a wata hira da ya yi da gidan talabijin na Arise a ranar Juma’a.

A cewar Umahi: “Allah ya kawo Tinubu da Shettima ne domin su warkar da al’umma su kuma hada kan ta, kuma ina so in yaba musu saboda maslahar kasar nan, mu sa al’umma a gaba.

“Duk masu kaunar kasar nan sun yi layi a bayan Akapbio a matsayin shugaban majalisar dattawa. PDP ta yi adawa da tikitin mu Musulmi da Musulmi, to me ya sa yanzu suke adawa da shugabancin Majalisar Dattawa Kirista?

“Na kasance daya daga cikin mutanen farko da suka fara nuna sha’awar tsayawa takarar shugabancin majalisar dattawa, kasancewar na kasance shugaban kungiyar gwamnonin kudu maso gabas, amma bai kamata a ga ina adawa da shugabana ba.”

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp