fidelitybank

Tinubu da Shettima za su fara biyan kuɗin Toll Gate

Date:

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima, za su fara biyan kudaden haraji a duk lokacin da suka shige ta kofar Toll Gate na filayen jiragen sama a kasar nan.
Hakan ya biyo bayan matakin da majalisar zartaswa ta tarayya, ta amince da cewa ba za a sake lamuntar kin biyan kudin harajin ba.
Hakan ya biyo bayan wata takarda da ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya gabatarwa majalisar, inda ya bayyana cewa gwamnati na asarar sama da kashi 82% na kudaden shigar da ya kamata ta samu daga e-tags da ke ba da damar yin amfani da kudaden.
Ya bayyana cewa tun da farko takardar ta ba da izini ga shugaban kasa da mataimakinsa ne kawai kafin Tinubu ya soke shi, kuma ya ba da umarnin a saka su duka a cikin wadanda dole ne su biya.
Keyamo, ya kuma ce, abun takaici ne ta yadda da dama attajirai masu matukar muhimmanci a kasar nan bas a biyan kiudin shigar na Toll Gate, wadanda ya kamata a ce su ke biyan kudaden.
Ministan ya ce talakawa ne kawai aka tuhume dole su ke biyan kudaden, lamarin da ya kamata a daina karba daga wajen su.

tribune news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp